18/05/2026
Allah waden ka Allah Kuma ya kawo karshenka
Cikin sanarwar da mai magana da yawun shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya fitar, ya ce Tinubu ya kuma yi Allah-wadai da rahotannin da ke cewa an kashe guda daga cikin malaman makarantar da aka sace tare da ɗaliban a ƙarshen makon jiya a garin Ogomosho na jihar Oyo da ke kudancin Najeriya.
Ƙarin bayani: https://rfi.my/CiDq