17/11/2025
Wato kunga yaran nan da Ake haihuwa qasashen masu ja'jayen kunnuwa d0le idan S**a zo gida Nigeria suyita !hu basa son Zama 🤣🤣
Akwai wani kawuna £ngland suke zaune da iyalin Shi tunda yayi aure cen ya haifi yaransu uku kusan 11yrs be taba dawowa Nigeria ba sai gashi ya bug0 gida cewa karshen wata suna nan dawowa, hk akayita shirye shirye na tarbar uncle din nawa da iyalanshi, sai gashi sun iso Amma sai S**a yada zngo Abuja Saida s**a Kwana 2 Sai gashi s**a shirya akazo qauye 🤣🤣 ehh qauye mana tunda Dan g£tto area ne irinmu😂 K0da s**a iso yar0nsa na biyu bacci yake a kafadar babansa, HK akayita yi masu sannu da zuwa Yan uwa da maqota Sunata shigowa ana yiwa mamanshi barka da kuma Shi da iyalanshi, masu kawo awa,ra, fura, Dan wake, wake da shinkafa, zobo, da sauransu kundai San g£tto da Kara 😂 Yana nan dai rungumi da yar0nsa matarshi meson mutane ssai tunda itama yar uwatace 😄 yayanshi kuma guda biyu din gasu nan dai kamar ku'rame kamar marassa lpy sunyi jugum🤣🤣 Sunadan ts0ron mutane, sun ganmu duk hakora kamar mu cij£ mutane 😂🤩 sai yaqe masu Ba'ki muke😂 ashe d!rama bata qare ba Saida qaramin yaro ya tashi 😂😂😂🤣 innalillahi farkawar Shi keda wuya baban yace areef an tashi kenan Bude id0nka Kaga Yan uwanka😜😜 yaran ba wata hausar kirki suk£ji ba, yaron nan Yana Bude idonshi sai yayi rau rau kamar zaiyi ku'ka ya kalli maman Shi da Baba Shi ya kalle mutane daya Bayan 🤣 kawai yaro ya fashe da ku'ka Yana fadin wlhy bes0n LAHIRA Dan Allah su Koma dunia 😂😂