06/03/2025
Wanine ya daki matar aure har cikin dakinta Kuma k***n mijintane fa Kuma da azuminta a baki, saboda suna Yan uba da mijinta.
Sai abokin mijin matar yazo yaga abunda yafaru Sai yace dole za'aje ga hukuma, daga Wann zancen na hukuma shikenan kawai Sai Wanda yayi dukan ya dauko icce zuwa dukan Wanda yace aje GA hukuma Sai kanshi ya k**a cemasa mumafiki sunata zaginsa s**a taso zasu daki abokin mijin nata da yake kokarin akwato mata hakkinta dakyar mutane s**a rabashi dasu.
wane mataki yak**ata a daukar akanku ko abarsu da Allah.