Hausa Land NG

Hausa Land NG Wanan shafin a bude shi Ne domin wayar da kan jama'a hausawa

Wato in kana neman mayaudara da sunan addini ko ince munafukai to kazo Arewa kuma kayi magana a kan Hausawa da cin amana...
08/04/2025

Wato in kana neman mayaudara da sunan addini ko ince munafukai to kazo Arewa kuma kayi magana a kan Hausawa da cin amanar su da akayi lokacin tarzomar Fulani ta 1804 da kuma wadda ake musu yanzu.

In kana son su cigaba da kallonka a Musulmi to karka taɓa ƙalubalantar tarzomar Fulani ta 1804 kuma karka taɓa cewa tafiyar da ake a yanzu tsakanin Hausawa da Fulani akwai zalunci ya kamata a samu daidaito da adalci in ba haka ba nan take zasu cireka daga Musulunci su baka sunan ɗan kwangila mai son raba kan Musulmai musamman in kace Hausawa su haɗa kansu su samu ƙungiya mai ƙarfi da zatayi magana da yawunsu wajen nema musu haƙƙoƙinsu da ake dannewa kuma ku baku yarda da Hausa-fulani ba .

Waƴanda zasu ma wancan jafa'in suna sane da kungiyoyin Fulani wanda akasarinsu manyan Fulani ne da suke mulkin ƙasar Hausa s**a kafa su wasu ma su suke jagorantar su kamar Ƙungiyar tabital pulako international wanda sarki guda dake sarautar a ƙasar Hausa a gidan sarautar Hausawa yake shugabanta na duniya amma duk waƴannan munafukan ba mai magana ba mai ƙalubalantar su da cewa ba Musulmai bane ƴan kwangila ne masu son raba kan Musulmai ne hasalima a wajensu hakan daidai ne sanin mutuncin kai ne da ƙishin ƙabila.

Duk tarukan da Fulani suke yi na kungiyoyin su tare da manyansu da suke mulkar Hausawa a ƙasar su sarakuna da ƴan siyasa ba munafikin da yake ƙalubalantar su bale yayi raddin cewa sufa Musulmai ne ba ruwansu da sha'anin ƙabila hasalima sai da in anyi posting na taron ka samesu a ƙasan comment suna sanbarka da murna haɗi da bada goyon baya.

Duk ta'addancin da Fulani daji suke yi a ƙasar Hausa baka taɓa jinsu ko ganin rubutunsu na caccar su da matsawa gomnati a kan a yaƙesu sai dai ka gansu suna nema musu sulhu da basu kariya a fakaice da uzurorin rainin wayo da cewa a dena ƙiransu da Fulani amma kuma su zaka ganosu suna ƙiran sunan wata ƙabila sukutum da cewa suna yiwa danginsu ta'addanci basu yarda da abinda suke musu ba wanda kuma abinda su dangin nasu suke aikatawa Hausawa a ƙasar su ta Hausa ya ninninka abinda ake musu a can wanda kaso 90% cikin 100 na ƴan ta'addan da suke ta'addanci a ƙasar Hausa danginsu ne amma wai kar ka ƙirasu da sunan ƴan ƙabilar su,sai s**e mai ai basu kaɗai ke yi ba,munsan ba su kaɗai bane amma zuwa ta baiyana suke nuna kansu kowa ya gani s**afi yawa? Sune

Dan haka ni dai banyi magana a kan addini ba,bance wani arn*ne ba,bance ni ɗan ƙungiya ka'za bane bane,bance zamu kafa ƙungiyar addini ba bale kace zan raba kan musulmai dan kungiyoyin da aka kafa da sunan Musulunci su ke raba kan musulmai matuka wanda suke kaiwa ga kafirta juna da mugayen maganganu wa juna.

Kafin kayi magana a kan wani zai raba kan musulmai ka fara aiki da Wa'atasamu bihabdillahi jami'an wala ta farraƙu a aikace kar ka zamu ɗaya daga cikin kungiyoyin da aka kafa da sunan Musulunci.

Muddin kana ɗaya daga cikin waƴannan kungiyoyin bakada bakin magana a kan cewa wani zai raba kan Musulmai dan in akwai mai raba kan musulmai to kune dan a Musulunci ba ƙungiya,shi yasa akace ba ƙabila tsakani musulmai kuma hakan ba yana nuna an shafe kasancewar wane ɗan ƙabila ka'za bane a'a sai dan kuyiwa juna adalci da ku tabbatar da gaskiya da riƙon amana,hakan kuma bai hana in wasu sun fanɗare s**a ɗau makami a kanku ku yaƙesu ba kuyi sulhu dasu ba.

Ni Bahaushe ne kuma Bazamfare jinin gidan Gazau

Allah ya ɗaga Hausa da Hausawa ya haɗan kan al'ummar mu ya kawo mana ƙarshen ta'addancin ƴan ta'adda na daji da na birni 🤲

Hausa Land NG 🖋️

JIHADIN DAN FODIO A KAN MUSULMAI INA HUJJA DAGA ALQUR’ANI DA HADISI?A  tarihin Hausawa da Borno, akwai abin da ke jan ha...
08/04/2025

JIHADIN DAN FODIO A KAN MUSULMAI INA HUJJA DAGA ALQUR’ANI DA HADISI?

A tarihin Hausawa da Borno, akwai abin da ke jan hankali sosai game da Jihadin Shehu Usman Ɗan Fodiyo, wanda 'yan uwansa Fulani daya nemawa mulkin Hausawa ke ganin jihadi ne na addini, yayin da Hausawa da sauran Musulmai na gari ke kallonsa a matsayin yunkuri na siyasar kabilanci da aka lullube da addini domin nemawa Fulani ƙasa,. Wannan batu yana bukatar mahanga mai zurfi, musamman tunda aka ce jihadin ya afku a kan daulolin musulmi kamar Gobir, Kano, Katsina, Zazzau, Kebbi da Borno, wadanda duniya ta tabbatar da su a matsayin daulolin Musulunci abin buga misali karni bayan ƙarni.

Tambaya Mai Muhimmanci

Ina nassoshi daga Alqur’ani da Hadisi da s**a halatta a kai jihadi akan musulmi, ko daulolin Musulunci?

Addinin Musulunci ya hana yin jihadi akan musulmai:
Hujjoji Daga Alqur’ani da Hadisi

Musulunci ya haramta kai farmaki ga musulmi ko kashe da gangan bare kuma da sunan jihadi :

"Duk wanda ya kashe muminin da gangan, to sakamakonsa Jahannama ce, yana cikin ta har abada..."
(Suratun Nisa: 93)

"Dukkan abin da ya shafi musulmi haramun ne: jininsa, dukiyarsa, da mutuncinsa."
(Hadisi sahihi daga Sahih Muslim)

Wadannan nassoshi sun nuna karara, ba sa bukatar fassara mai yawa. Addinin Musulunci bai yadda da yin jihadi akan musulmai ba.

To Shin, Daulolin Hausawa Da Borno Kafurai Ne?

Tarihi ya nuna cewa:

Daulolin Hausawa da Borno sun riga sun karɓi Musulunci tun ƙarni na 9-11th , sannan musulunci ya samu ƙarfi sosai a daulolin tun daga 13th har zuwa 19th da Fulani su kifar da daulolin daga baya Borno s**a kwato tasu.

Masarautu irin su Kano da Katsina sun kasance cibiyoyin karatu da malamai ababen buga misali.

Sarkin Kano Muhammad Rumfa, da Mai Idris Alooma na Borno, sun kafa dokokin musulunci a mulkinsu masu ƙarfi dokokin da Rumfa ya kafa ko su Fulani akansu s**a tafi, kuma su Sultan Muhammad Alwali dasu halaka da sunan jihadi duka akan wadannan dokoki suke tafiya .

Idan haka ne, me ya sa aka ce su kafirai ne? Me ya sa aka ce sun kauce daga Musulunci, alhali babu sahihin takaitaccen bayani da ke nuna sun bar Musulunci? Sai iyakar su Fulani ne suke faɗa suma na daga bin Fodio, me yasa wasunsu dasu yi hijira su kafa Zazzau abuja , argugun, tsibiri, Maradi, da kuma sabon Birni da dan daura basu bar addinin Musulunci ba? Kaga kenan karya Fulani suke masu

Surkulle Ko Hujja?

Idan aka nemi nassoshi daga Alqur’ani da Hadisi da s**a halatta a kai jihadi akan daula ta musulmi, babu wanda ke iya kawo shi. Amma sai dai a dinga amfani da kalmomi irin su:

“Wannan shafi bana musulmi bane”

“Yan kwangila ne”

“An turo su ne domin su raba Hausa da Fulani”

Haba ai tuni sarakunan Fulani s**a raba ta hanyar kafa kungiyoyin Fulani zalla

Wadannan kuma duka ba hujja bane, surkulle ne da ke nuni da cewa baku da da dalili daga shari’a, sai dai kuna fakewa da manufar siyasar kabilanci da addini domin mulki..

Mu Guji Zagi, Mu ke da Hujja
Zuwa ga HAUSAWA

Hausa bamu da al’adar zagi, kamar yadda addinin Musulunci ya haramta al'adun mu s**a hana. Mai gaskiya baya buƙatar zagi, domin hujja ce abin nunawa. Idan s**a ce jihadi akan musulmi ya halatta, to su kawo nassoshi. Idan kuwa ka ce haramun ne, to ga nassoshi nan a bayyane mun kawo. Mu barsu da zagin su, muke da hujja a hannu.


Hausa Land NG

08/04/2025

Yan ta'adda Nigeria Fulani Ne

08/04/2025

Allah ya isarma kaka nin mu

08/04/2025

Allah yayi muna tsari da Fulani daji da Na birni

08/04/2025

Matsalar Nigeria Fulani Ne

Ayi gaggawar gyara shi zuwa yadda gwamnati ya buƙata yanzu Hausa ita ce official a Niger 🤸🤸🤸🤸🤸🤸
07/04/2025

Ayi gaggawar gyara shi zuwa yadda gwamnati ya buƙata yanzu Hausa ita ce official a Niger 🤸🤸🤸🤸🤸🤸

Hausawa sun haifi ɗan Halas,  yanzu karshen Hausa zai samu kulawa yadda Yakamata za'a rika lura da sabbin abubuwa tare d...
07/04/2025

Hausawa sun haifi ɗan Halas, yanzu karshen Hausa zai samu kulawa yadda Yakamata za'a rika lura da sabbin abubuwa tare da samar masu da suna daga kasar Nijar komai na cigaban Hausawa dama mun faɗa tun a 2022 cewa zai fara zuwa ne daga Niger , Sudan da Ghana saboda a Nigeria taron masu adawa da Hausawa ne ke rike da madafun iko.

Duk ƙabilar da bata ganta anan ba, to koma akwai ta har zuwa 1800th Basu da kasar kansu ta asali kuma basu fara mulki ba...
07/04/2025

Duk ƙabilar da bata ganta anan ba, to koma akwai ta har zuwa 1800th Basu da kasar kansu ta asali kuma basu fara mulki ba.

YANZU-YANZU: Jamhuriyyar Nijar Ta Zaɓi Harshen Yaren Hausa A Matsayin Harshen Yaren Ƙasa Kuma Harshen Da Za a Riƙa Yin M...
07/04/2025

YANZU-YANZU: Jamhuriyyar Nijar Ta Zaɓi Harshen Yaren Hausa A Matsayin Harshen Yaren Ƙasa Kuma Harshen Da Za a Riƙa Yin Magana Da Shi A Hukumance Cikin Nijar.

Wannan Na Ƙunshene Cikin Sabon Daftarin Dokar Ƙasar Da A Ka Sanar A Yau Lahadi.

Address

Sokoto Kware Local Government Area
Kware

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hausa Land NG posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share