23/05/2022
Amatsayinka namatashi kuma dan Nigeria yakamata katattaro tinaninka kagane cewa babu wani maimulki a Nigeria dayake mulki dan talaka dan ko iya mulkin lado ya isheka aya talawa sunbada ransu dadukiyarsu dalafiyarsu domin suna tinanin walatakare Ashe maciji s**a kashe basusaremai kaiba yajuyo yasu illar dabasuyi tinaniba tunbayan sunnarkamar ruwa kuri,u maimakon komai yayi sauki saigashi cin abinci sau uku yagari talaka yakamata yakamata talaka yafarka daga baccin dayake domin mulkin Nigeria badanshi akeba