SO KO KAUNA

SO KO KAUNA Ban kirkiri wannan gidan don cin fuska ko tozarci ga malaman addini ba! Ko kuma nuna banbancin qabila.

WANNAN LABARIN YA GIRGIZA NI MATUQAWani Bawan ALLAH Da Yake Kan Gargarar MUTUWA, Sai Dangi S**a Kewaye Shi SunaTa Kuka.S...
28/01/2026

WANNAN LABARIN YA GIRGIZA NI MATUQA
Wani Bawan ALLAH Da Yake Kan Gargarar MUTUWA, Sai Dangi S**a Kewaye Shi Suna
Ta Kuka.
Sai Ya Ce:"Ku Tashe Ni Zaune"
Sai S**a Zaunar Da Shi Sai Ya Fuskance Su
Ya Dubi Mahaifinsa Ya Ce:"Baba! Me Yasa
Kake Kukan Rabuwa Da Ni???"
Ya Ce:"Ina Jimamin Rashinka Da Yadda Zanyi
Da Kewarka Bayan Ka Rasu!"
Sai Ya Juya Ga Mahaifiyarsa Ya Ce:"Umma!
Me Yasa K**e Kukan Rasa Ni???"
Ta Ce:"Saboda Zan Shiga Quncin Rayuwar
Rasaka!"
Sai Ya Juya Ga Matarsa Kefa Me Yasa Ki
Kuka???
Sai Ta Ce:"Zan Rasa Dadin Zaman Da Muka Yi
Gashi Kuma Ban San Hannun Wanda Zan
Fada Ba".
Sai Ya Juya Ga 'Yayansa Kufa Me Yasa Ku
Kuka???
S**a Ce:"Saboda Zamu Zama Marayu Bamu
San Irin Wahalar Da Zamu Shigaba Bayan
Baka Nan"
Daga Nan Sai Ya Dube Su Ya Fashe Da
Matsanancin Kuka Gaba Daya S**a Dube Shi
Kai Kuma Me Yasa Ka Kuka???
Ya Ce:"Naga Kowa Yana Kukan Rasa Ni Ne
Saboda Bukatar Qashin Kansa.
Shin a Cikinku Akwai Wanda Yake Kuka
Saboda Doguwar Tafiyar Dake Gabana???
Koko Akwai Wanda Yake Kuka Saboda
Rashin
Isashshen Guzuri Na???
Ko Akwai Wanda Yayi Kuka Don Za'a
Turbudani a Turbaya???
Ko Abin Da Zan Tarar Na Mummunan
Hisabi???
Ko Ko Akwai Wanda Yake Kuka Saboda
Tsayuwata a Gaban Rabbil Izzati Bansan Me
Zan Tarar Ba???
Daga Nan Sai Ya Yanke Jiki Ya Fadi, Sai
S**ai Kansa S**a Juya Shi Sai S**aga Ashe
Har Rai Yayi Halinsa Ya Rasu!.
HAQIQA DUNIYA BATA DA TABBAS!
YA ALLAH! KASA MUYI KYAKYKYAWAN
QARSHE, YA ALLAH KAYI MANA KARIYA DA
RADADIN FITAR RAI, YA ALLAH KAYI MANA
GAMDA-KATAR A LOKACIN KARBAN
RAYUKANMU
ALLAH YASA MUGAMA DA DUNIYA LAFIYA AMEEN

27/01/2026
29/03/2022

Salam

17/08/2021

Ana tare👯👯👯

17/08/2021

ALL I WISH IS ......

I luv u all
30/12/2020

I luv u all

I care about u always my customers!
18/06/2020

I care about u always my customers!

18/06/2020

Phone's iterms

Address

No, 1 New Jos Road Bakin Tasha Wanka
Kaduna

Opening Hours

Monday 09:00 - 17:00
Tuesday 09:00 - 17:00
Wednesday 09:00 - 17:00
Thursday 09:00 - 17:00
Friday 09:00 - 17:00
Saturday 09:00 - 17:00
Sunday 09:00 - 17:00

Telephone

+2348028524153

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when SO KO KAUNA posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share